Hukumar samar da shingen kare hamada ta ce aikin nan na dasa bishiyoyi tsawon kilomita 1500 a jihohi 11 na arewacin Najeriya ...
ZAUREN VOA; A saurari kashi na biyu cikin shirin wanda Babangida Jibrin ya jagoranta daga Lagos. Mahalarta zauren sun baiyana ...
Harin an kai shi ne a kan dakarun sa kai na RSF, a wani mataki na farmakin soja mafi girma tun bayan barkewar rikicin.
A shirin Nakasa na wannan makon mun duba yadda masu bukata ta musamman a jihar Jigawan Najeriya suka yi bikin tunawa da ranar ...
Gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta bayyana shirin karfafa matakan tsaro a yankunan da ke karkashin dokar ta baci, ...
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya bayyana damuwarsa ga hafsan hafsoshin sojin Sudan a game da ...
Al’amarin ya hada da wani kwale-kwale dake dauke da fasinjoji wanda ya nutse a cikin ruwan ambaliya, abinda yayi sanadiyar ...
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya dora ne akan tattaunawa kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba ...
Shugaban na Najeriya ya kuma yaba da yadda sauran ‘yan takara suka nuna dattaku yayin gudanar da zaben wanda ya ce an gudanar ...
Bayanan da aka samu daga babban bankin Najeriya (CBN) sun nuna cewa daga ranar 18 ga watan Satumbar da muke ciki, kudaden ...
Ambaliyar da ake fama da ita sakamakon ruwan da ake tafkawa a jamhuriyar Nijar ya yi sanadin daga ranar komawar dalibai ajin ...
Tsohon sakataren gwamnatin Najeriya Mista Babachir David Lawal ya zargi shugaba Bola Tinubu da ware mukaman gwamnati masu ...